Buhari Ya Umurci Ministocinsa Da Su Dinga Tallata Ayyukan Da Gwamnatinsa Take Yi Wa Al'umma Domin 'Yan Adawa Su Ji Kunya
Shugaba Muhammdu Buhari ya yi kira ga ministocin sa su maida hankali sosai wajen tallata ayyukan raya kasa da raya al’umma da gwamnatin sa ta samar.